Tehran (IQNA) A karon farko tun bayan da kungiyar Taliban ta mulki Afghanistan, an bude kofofin jami'o'in gwamnatin kasar ga dalibai mata.
Lambar Labari: 3486899 Ranar Watsawa : 2022/02/02
Tehran (IQNA) Abdulsalam Hanafi mataimakin firayi ministan gwamnatin Taliban ya ce a shirye suke su kulla alaka da kasashen duniya da hakan ya hada har da kasar Amurka.
Lambar Labari: 3486355 Ranar Watsawa : 2021/09/26